Tinubu Na Alhinin Mutuwar Sojoji Shida
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci da a gaggauta yin bincike kan harin da mayaƙan ISWAP su ka kai wa jami’an soji a jihar Borno. Tinubu ya jajanta kan…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci da a gaggauta yin bincike kan harin da mayaƙan ISWAP su ka kai wa jami’an soji a jihar Borno. Tinubu ya jajanta kan…
Ministan sadarwa a Najeriya Dakta Bosun Tijani ya ce za a ƙara kuɗin kiran waya a ƙasar amma ba da kaso 100% ba. A cewar ministan, su na kan tattaunawa…
Sabon shugaban ƙasar Ghana John Dramani Mahama ya sha alwashin gudanar da mulki na gaskiya da adalci a ƙasar. Mahama ya bayyana haka jiya Talata a jawabin da ya yi…
Helkwatar tsaro a Najeriya ta tabbatar da kisan jami’an soji shida a wani hari da mayakan Iswap su ka kai wa jami’an a sansaninsu a jihar Borno. An kai harin…
Shugaban Karamar Hukumar Nassarawa a Jihar Kano Yusuf Imam wanda aka fi sani da Ogan Boye, ya nada mutane 60 a matsayin masu taimaka masa akan ayyukan ƙaramar hukumar. Hakan…
Gwamnatin Jihar Borno ta amince da sauya sunan Jami’ar Jihar Borno zuwa Jami’ar Kashim Ibrahim don girmamawa ga tsohon gwamnan Arewa na farko. Gwamnatin ta amince da sauya sunan Jami’ar…
Hukumar hana cin hanci da rashawa a Najeriya EFCC ta kori jami’an ta 27 bayan samunsu da laifin damfara da wasu laifuka da su ka saba da ƙa’idar aikin. Shugaban…
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu zai tafi kasar Ghana domin shaida rantsar da sabon shugaban kasar John Dramani Mahama. Hakan na kunshe a wata sanarwa da hadimin shugaban ƙasar Bayo…
Wata motar dakon mai da ta fashe ta yi silar mutuwar mutane da dama yayin da gidaje su ka kone a jihar Delta. Lamarin ya faru a jiya Lahadi a…
Jami’an sojin Najeriya sun hallaka fitacce ɗan bindiga Sani Rusu a jihar Zamfara. Jami’an tawagar Operation Fansar Yamma ne su ka hallaka fitaccen dan bindigan kamar yadda mai magana da…