Mutane Miliyan 1,673,230 Ne Ke Yin Aikin Hajjin Bana
A yau maniyyata su ka fita filin arfa don ci gaba da ibadar aikin hajjin bana. Fiye da mutane miliyan ɗaya da rabi ne ke gudanar da ibadar aikin hajjin…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
A yau maniyyata su ka fita filin arfa don ci gaba da ibadar aikin hajjin bana. Fiye da mutane miliyan ɗaya da rabi ne ke gudanar da ibadar aikin hajjin…
Aƙalla mutane 11 ne su ka hallaka biyo bayan harin jirgin yaƙin ta sama akan matsugunin ƴan gudun Hijira a jihar River Nile da ke ƙasar Sudan, gwamnan jihar a…
Shugaban ƙasar Amurka Donald Trump ya bayyana cewa, babu wata niyya ko shiri na sauƙaƙa haraji akan ma’adanan Steel da kuma Aluminium sakamakon barazanar kasuwanci da ƙasar ke fuskanta daga…
Wani mummunan harin bom daga ƴan ƙunar baƙin wake ya hallaka mutane fararen hula 12 a ƙasar Pakistan, cikinsu harda ƙananan yara shida. Lamarin dai ya auku ne a Arewa…
Sabon shugaban ƙasar Ghana John Dramani Mahama ya sha alwashin gudanar da mulki na gaskiya da adalci a ƙasar. Mahama ya bayyana haka jiya Talata a jawabin da ya yi…
Dan takara shugaban kasar Amurka Donald Trump ya zabi Sanata J.D Vance a matsayin wanda zai masa mataimaki. Sanata J.D Vance dai na da shekaru 39 a duniya wanda a…
Shugaban kasar Burundi, Evariste Ndayishimiye ya bayyana matakin da ya kamata a rinka dauka kan masu neman maza waɗanda aka fi sani da ‘yan luwadi. Evariste ya ce kamata ya…
Shugaban ƙasar Madagaska Andry Rajoelina ya sake lashe zaɓe karo na biyu, duk da kuwa ƙauracewa yin zaɓen da ƴan tsagin masu hamayya suka yi a yankin kudu maso Gabashin…
Ƙasar Isra’ila ta amince a tsagaita wuta na awanni huɗu a kullum a arewacin Gaza, don a bai’wa fararen hula damar ficewa daga yankin. Fadar gwamnatin Amurka ce ta sanar…
An sake cafke tsohon shugaban gwamnatin soji ta ƙasar Gini Moussa Dadis Camara a jiya Asabar, bayan ya tsere daga babban gidan yari a Conakry babban birnin ƙasar. Shugaban sojojin…