Yanzu Malamai Sun Koma Gogayya Da Ƴan Siyasa Wajen Neman Iko – Sule Lamido
Tsohon gwamnan jihar Jigawa Alhaji Sule Lamido ya bayyana damuwarsa game da yawan kutsen malamai cikin harkokin siyasa, inda ya ce yanzu malamai su na matuƙar kwaɗayin samun iko akan…
