Akwai Wadataccen Abinci A Najeriya – Ministan Noma
Ministan harkokin noma da raya yankunan karkara Muhammad Abubakar yace, kasar nan tana da isashshen abincin da zata ciyar da mutanenta. Ministan ya bayyana haka ne yayin jawabi akan abubuwan…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Ministan harkokin noma da raya yankunan karkara Muhammad Abubakar yace, kasar nan tana da isashshen abincin da zata ciyar da mutanenta. Ministan ya bayyana haka ne yayin jawabi akan abubuwan…
Kotun daukaka kara dake zamanta Abuja ta Tabbatar da sunan Bashir Machina, a matsayin Dan takarar sanatan Yobe ta Arewa a jam’iyyar APC. A zaman kotun na yau Litinin, ta…
Ana zargin wasu tsageru da ba’a tantance ba, sun cinna wuta a ofishin Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC dake karamar hukumar Izzi a jihar Ebonyi jiya Lahadi.…
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana cewa, ‘yan ta’adda sun kashe kimanin mutane 15 a wasu mabanbantan hare-hare da aka kai a garuruwan Giwa, Birnin Gwari da kuma karamar hukumar Kajuru…
Majalissar Dattijai tayi sammacin Ministan kudin tarayyar Najeriya Zainab Shamsuna Ahmad, Dan tayi musu bayanin akan kudi Kimanin Naira Biliyan 206 da aka sa acikin kasafin kudin shekara 2023 na…
Tsohon Shugaban kasar tarayyar Najeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa, hatsaniyar da take faruwa tsakanin kungiyar Malaman Jami’o’i da gwamnatin tarayya bata da ranar karewa. Ya kuma bayyana cewa ko…
A safiyar yau Talata ne dai aka samu tashin Gobara, a Kasuwar Singa da take Jihar Kano a Arewa Maso Yammacin Najeriya. An bayyana cewa Gobarar ta tashi ne, tun…
Shahararren Dan wasan kasar Portugal kuma Dan wasan gaban kungiyar kwallon kafa ta Manchester United Cristiano Ronaldo ya bayyana cewa, baya mutunta mai Horarwa Erik Ten Hag saboda shima baya…
Hukumara zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana cewa, bata binciken Dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar APC Bola Ahmed Tinubu. A sanarwar da Shugaban kwamitin Yada labarai…
Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni ya rabawa marayu mutum 200 tallafin Naira Miliyan Goma. Wadanda aka zabo daga sassa daban-daban na kananan hukumomin Jihar. Marayun dai an bawa kowannen…