Gwamna Uba Sani Ya Gina Rijiya Mai Amfani Da Hasken Rana A Sansanin NYSC Na Kaduna
Gwamnan jihar Kaduna ya Sanata Uba Sani ya kaddamar da rijiyar burtsatse mai amfani da hasken rana a sansanin masu yi wa kasa hidima NYSC da ke Kaduna. An gina…
Nan Ba Da Jimawa Ba Wasu Ƴan Jam’iyyar ADC Za Su Koma APC – Nentawe Yilwatda
Shugaban jam’iyyar APC na kasa Nentawe Yilwatda ya ce wasu fitattun ‘yan jam’iyyar ADC za su koma jam’iyya APC a mako mai zuwa. Shugaban jam’iyyar ya bayyana hakan ne a…
Ina Takaicin Yadda Najeriya Ta Shiga Jerin Ƙasashen Da Talauci Ya Fi Shafa – Atiku
Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana talauci a matsayin babbar barazana ga zaman lafiyar kasa da mutuncin dan Adam. Atiku ya bayyana hakan ne a cikin wata…
Ba Gaskiya Ba Ne Zargin Yin Juyin Mulki A Najeriya – Helkwatar Tsaro
Hedikwatar Tsaron Najeriya Ta Karyata Zargin Yunƙurin Juyin Mulki. A wani jawabi da ta fitar don fayyace dalilin soke bukukuwan samun ‘Yancin Kai, Hedikwatar Tsaron Najeriya ta musanta jita-jitar da…
Jami’an Kwastam Sun Kama Motocin Man Fetur Biyu Da Aka Yi Shirin Karkatar Da Su Zuwa Sokoto
Hukumar hana fasa kauri a Najeriya Kwastam a karkashin shirinta na tabbatar da tsaro na musamman, ta kama wasu manyan motoci biyu dauke da man fetur lita 120,000 da ake…
Gwamnatin Gombe Ta Bayar Da Tallafi Ga Ɗalibai Mata Na Makarantun Gwamnatin Jihar
Gwamnatin jihar Gombe ta kaddamar da bayar da tallafin Naira miliyan 726 ga dalibai mata 12,101 da suka fito daga kananan makarantun gwamnati da manyan makarantun sakandire a fadin jihar.…
Ba Gaskiya Ba Ne PDP Ta Matsamin Tsayawa Takara 2027 – Wike
Ministan babban birnin tarayya Abuja Nyesom Wike, ya yi watsi da rahotannin da ke cewa wasu jiga-jigan jam’iyyar PDP na kara matsa masa lamba kan ya tsaya takarar shugaban kasa…
Al’ummar Najeriya Na Gab Da Fita Daga Baƙin Talauci – Shettima
Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Ibrahim Shettima, ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa; nan ba da jimawa ba, za a kawo karshen matsalar tattalin arzikin da kasar ke fama da shi,…
Matashiya TV Ta Gudanar Da Taron Bai’wa Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Shaidar Lashe Zaɓen Gwaji
Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya jaddada aniyarsa na ci gaba da ayyuka don amfanar al’ummar jihar. Gwamnan ya bayyana haka ne a yau da ya karɓi shaidar…
Nan Bada Daɗewa Ba Za A Kawo Ƙarshen Raɗaɗin Tattalin Arziƙin Ƙasa – Shettima
Mataimakin shugaban kasa Sanata Kashim Shettima ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa nan ba da dadewa ba za’a kawo karshen radadin tattalin arzikin da kasar ke fama da shi a…
