UNICEP Ya Bayyana Aniyar Magance Matsalar Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta A Wasu Daga Cikin Jihohin Najeriya
Asusun tallafawa yara da mata na majalissar dinkin duniya UNICEF ya jaddada kokarinsa na goyon baya, don rage adadin yaran da ba sa zuwa makaranta a jihohin Jigawa, Kano da…
Rundunar ‘Yan Sanda A Kano Ta Bayar Da Belin Shugaban Hukumar PCACC Na Jihar
Rundunar yan sanda a Kano ta kama shugaban hukumar karbar korafe-korafen al’umma da hana cin hanci da rashawa ta jihar Kano wato Muhuyi Magaji Rimingado, rundunar ta damke shugaban hukumar…
Bello Turji Na San Mika Wuya Ga Jami’an Tsaro – Rundunar Soji
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Janar Christopher Musa ya bayyana cewa rikakken dan bindiga Bello Turji na son mika wuya ga jami’an tsaro bayan ruwan wuta da sojoji suka tsananta kai’wa…
Gwamnatin Jihar Kano Ta Jinjinawa Gidan Talabijin Na Matashiya TV Bisa Ayyukan Ci Gaban Al’umma
Gwamnatin jihar Kano ta jinjinawa Matashiya TV, bisa ƙoƙarinta na ayyukan da su ka shafi ci gaban al’umma musamman na karkara. Kwamishinan yaɗa labarai na jihar Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya…
Hukumar Jindadin Alhazai Ta Kano Ta Kaddamar Da Fara Bitar Mako-Mako
Hukumar jin daɗin alhazai ta Kano ta ƙaddamar da yin bitar mako-mako ta shekarar 2025 a cibiyoyi guda tara. Wannan yana ƙunshe cikin wata sanarwa wacce jami’in hulɗa da jama’a…
Wata Girgizar Kasa Ta Jikkata Akalla Mutane 27 A Kasar Taiwan
Wata gagarumar girgizar ƙasa ta afku a yankin kudancin ƙasar Taiwan da safiyar yau Talata, inda ta jikkata aƙalla mutane 27 da kuma rushe manyan gine-gine da tituna kamar yadda…
Kotu A Oyo Ta Aike Da Mutane Shiga Gidan Gyaran Hali Bisa Zargin Fashi Da Makami
Babbar kotun majistire da ke zamanta a Iyaganku, ta aike da wasu mutane shida zuwa gidan gyaran hali da ke birnin Badin ɗin jihar Oyo a yau Talata, bisa zargin…
Hukumar Sadarwa Ta Najeriya Ta Amince Da Karin Kudin Kira Da Na Data A Kasar
Hukumar sadarwa a Najeriya NCC ta amince da karin kaso 50 na kidin kira da data da aika sakon kar ta kwana. A wata sanarwa da mai magana da yawun…
Kimanin Mutane Uku Ne Suka Mutu A Hadarin Kwale-kwale A Jihar Rivers
kalla mutane uku ne su ka mutu sakamakon hatarin wani kwalekwale da ya auku a jihar Rivers. An dakko mutanen ne daga Fatakwal zuwa Bonny Island. Lamarin ya faru a…
Kungiyar Tuntuba Ta Arewa Ta Ce Halin Matsin Da Ake Ciki Ne Ke Sanya Mutane Dibar Mai Idan Tamka Ta Fashe
Kungiyar tuntuba ta Arewa Consultative Forum ta ce tsadar man fetur da ake fuskanta ce ta sa mutane su ka je domin diba yayin da mota ta fadi a jihar…