Ma’aikatan Shari’a A Kaduna Za su Fara Yajin Aiki
Ƙungiyar ma aikatan shari ar Najeriya reshen jihar Kaduna sun tafi yajin aikin sai baba ta gani da zai fara a gobe Litinin 27 ga watan Oktoba shekarar 2025, saboda…
Najeriya Ta Fitar Da Naira Biliyan 32.9 Da Za a Kashe Don Inganta Kiwon Lafiya
Gwamnatin Tarayya ta amince da fitar da Naira Biliyan 32.9 don gudanar da shirin Basic Health Care Provision Fund (BHCPF), wanda zai tallafawa cibiyoyin kiwon lafiya a matakin ƙasa baki…
Gwamnatin Tarayya Na Alhinin Fashewar Tankar Mai a Niger
Gwamnatin Tarayya ta bayyana “alhini da jimami matuƙa” bisa mummunar fashewar tankar mai da ta auku a Essa da ke Ƙaramar Hukumar Katcha ta Jihar Neja kwanaki kaɗan da suka…
An Samu Raguwar Afkuwa Haɗɗura A Zamfara
Hukumar hana afkuwar haddura a Najeriya FRSC ta ce an samu raguwa haddura da kaso 6 a jihar Zamfara. Kwamandan hukumar Aliyu Ma’aji ne ya bayyana haka yayin taron manema…
Majalisar Wakilai Za Ta Yi Bincike Kan Yadda Ake Amfani Da Sama Da Dala biliyan Hudu Don Yaƙi Da HIV Da Wasu utukan
Majalisar wakilai ta ce za ta gudanar da bincike kan yadda ake amfani da sama da dala biliyan 4.6 na tallafin da Najeriya ta samu don yaki da cuta mai…
Majalisar Dattawa Ta Amince Da Naɗin Shugaban Hukumar Ƙidaya A Najeriya NPC
Majalisar dattawa ta tabbatar da nadin Dr Aminu Yusuf a matsayin shugaban hukumar kidaya ta kasa NPC, tare da wasu mutane biyu da aka tantance a matsayin kwamishinoni na tarayya.…
Adadin Waɗanda Suka Mutu Sakamakon Kamuwa Da Zazzaɓin Lassa Ya Kai Sama Da 100
Hukumar daƙile cutuka masu yaɗuwa a Najeriya NCDC ta ce adadin wadanda suka mutu sakamakon kamuwa da zazzabin Lassa ya kai 172 a Najeriya. Hukumar ta bayyana hakan ne ta…
Asusun NELFUND Ya Sanar Da Buɗe Shafin Da Ɗalibai Za Su Nemi Lamunin Karatu
Asusun ba da lamunin ilimi a Najeriya NELFUND ya bayar da sanarwar bude shafin neman lamuni na dalibai don fara karatun shekarar 2025 da 2026, tare da bayar da damar…
Gwamnan Sokoto Ya Ƙaddamar Da Asibitin Koyarwa Na Jami’ar Arewa Maso Yamma A Jihar
Gwamnan Jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya kaddamar da asibitin koyarwa na Jami’ar Arewa maso yamma wato North-West University, wanda tsohon gwamna kuma Sanata Aliyu Wamakko ya kafa, inda ya bayyana…
Gwamnan Bauchi Ya Sanya Hannu Kan Dokar Nada Masarautu 13 Da Hakima
Gwamnan Jihar Bala Mohammed ya rattaba hannu kan dokar nada masarautu 13 da hakimai sama da 111 a fadin jihar. Har ila yau ya kuma sanya hannu kan dokar,soke masarautar…
