An sanya ranar da za’a fara gasar cin kofin kwararru ta Najeriya
Ranar lahadi sha uku ga Janairu za’a fara gasar cin kofin kwararru ta Najeriya da Kungiyoyi ashiri da hudu{24}mai makon ashirin kamar yadda aka saba. Wannan matakin na zuwane bayan…
An kammala cinikin dan wasan tsakiya na Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal Aaron Ramsey
an kammala cinikin dan wasan tsakiya na Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal Aaron Ramsey wanda Kungiyar kwallon kafa ta kafa ta Juventus dake kasar Italiya ta ce ta na shirye…
Buhari zamu zaba -Inji Shugaban Izala na Kasa
Kungiyar Izala daya daga cikin manyan kungiyoyin addinin Islama a Najeriya ta ce shugaba Buhari take goyon baya a zaben 2019. Shugaban kungiyar na kasa Shiekh Abdullahi Bala Lau wanda…
Kotu ta yi watsi da ƙarar dake neman a hana Abba Kabir Yusuf takara
Kotu ta yi watsi da ƙarar dake neman a hana Abba Kabir Yusuf takara A ranar Litinin din ne wata Babban Kotun Jihar Kano ta yi watsi da karar da…
Wata Kotu a Kano ta kwace ta karar na hannun daman shugaba Buhari
Kotu ta kwace takarar Sha’aban Sharaɗa an maye gurbinsa da Muktar Yakasai Wata kotu a Kano ta karɓe takarar Sha aban sharaɗa mai neman wakiltar ƙaramar hukumar birni wanda ta…