Lalacewar tarbiyya a mahangar addinin musulunci
Tare da Malam Dayyib sadi Gaida Abu ne sananne a wurin dukkanin musulmi dama wadanda ba musulmi ba cewa addinin musulunci ya bada cikakkiyar kulawa a bangaren tarbiyya, idan kace…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Tare da Malam Dayyib sadi Gaida Abu ne sananne a wurin dukkanin musulmi dama wadanda ba musulmi ba cewa addinin musulunci ya bada cikakkiyar kulawa a bangaren tarbiyya, idan kace…
Tare da Maryam Muhammad Ibrahim Uwargida barkamu da warhaka sannumu da ƙara kasancewa ta cikin shirin girke girke mujallar matashiya A yau za mu kawowa uwargida da amarya yadda za…
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta jaddada cewar har yanzu jam iyyar APC ba ta da ɗan takara a jadawalinsu. Shugaban hukumar Farfesa Mahmood Yakubu ne ya…
Ƴan kannywood sun rabu biyu Tun bayan wata ziyarar cin abinci da aka kaiwa shugaba Buhari a fadarwa, wanda wasu daga cikin jaruman masana antar suka kai masa tareda jaddada…
Rahoton da nake ɗauke da shi a wannan wata zanyi Magana kan yanayin yadda ɗalibai kan samu tsaiko a karatunsu sakamakon yajin aiki da ma’aikata kan shiga ko kuma ƙungiyar…
Kakakin ƴan sanda shiyya ta biyu Dolapo Bodmos ta buƙaci masu ɗabi ar neman maza a Najeriya da su bar ƙasar ko kuma fuskantar tsattsauran mataki. Bodmos wadda ta buƙaci…
Kwamishinan zaɓe na jihar kano Farfesa R.A Shehu ya bayyana cewa cikin shirin zaɓen 2019 da hukumar ta shirya, sam sam katin zaɓen da aka yi a mazaɓa ba zai…
Yadda aka zaɓo Naziru har ya zama Sarkin waƙa Sarkin Kano Muhammadu Sanusi ll ya naɗa Naziru Ahmad a matsayin sarkin waƙarsa. Naziru Ahmad dai ya kasance mawaƙi da a…
Wannan shafi da ke kawo muku rahoto na musamman a ciki, a wannan watan ma muna ɗauke da wani rahoto wanda zai mai da hankali kan yadda ake gudanar da…
A unguwar Kofar Naisa cikin birnin kano wasu mutane da ake zargin sun baɗawa wata mata hoda yayin da nan take ta zama kura. Ba da daɗewa ba kuma mutane…