Buhari yayi Allah wadai da kisan yan Agajin Majalisar Dinkin duniya
Shugaban kasar Najeriyi yayi Allah wadai da kisan da Yan Tada kayar baya suka yiwa Ma’aikatan Agaji na Majalisar Dinkin Duniya. Mai magana da yawun shugaban kasar Malam Garba Shehu…
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Shugaban kasar Najeriyi yayi Allah wadai da kisan da Yan Tada kayar baya suka yiwa Ma’aikatan Agaji na Majalisar Dinkin Duniya. Mai magana da yawun shugaban kasar Malam Garba Shehu…
Daga Jamil Lawan Yakasai Rundunar yan sandan Jahar Kaduna sun cafke maza biyar bisa zargin su da yin lalata da yarinya mekimanin shekaru 10 Matasan da sukafito daga karamar hukumar…
Gwamnatin jihar Kano ƙarƙashin gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta soke duk wani bikin babbar sallah mai zuwa. Jawabin hakan ya fito daga bakin kwamishinan yaɗa labaran gwamna Mallam Muhammad Garba.…
Wasu mahara sun kashe akalla mutum 16 a kauyen Kukum Daji. Wani mazaunin Sabon Garin Manchok ya bayyana cewa mahara sun afka wasu dake tsaka da Gudanar da bikin aure…
Hukumar dake lura da ababen hawa ta jihar Kano KAROTA tace sai da kwamitin dake yaki da masu Kasa Kaya ba bisa ka’ida ba Karkashin Jagorancin shugaban KAROTA Baffa Babba…
Dakarun sojin Najeriya dake aikin ‘Operation WHIRL STROKE’ sun ceto Mutane 34 da aka yi garkuwa da su sannan sun kwato makamai da dama a jihar Benuwai. Sakataren yada labarai…
Kungiyar matasan Kano kungiya ce da aka kirkireta don gwagwarmayar Kwato wa matasa hakkokinsu da ake danne musu daga wasu Ma’aikatu masu zaman kansu da bankuna, sauran ma’aikatu. Kungiyar Karkashin…
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta ce ana zargin fashewar wani abu da ake tunanin bom ne a jihar. Rundunar ta ce mutane biyar ƴanƴan wani mutum guda ne suka…
Daga jamilu Lawan Yakasai Shugaban Kasar Nigeria Muhammadu Buhari ya gargaɗi ministoci da manyan jami’an hukumomin gwamnatinsa su kyautata alaƙa da majalisar tarayyar Najeriya. Wata sanarwar ta fito ne ta…
Gwaman Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya yi wa Kwamishinoninsa sauye sauyen Ma’aikatu tare da rantsar da Kwamishinan Ayyuka. Ganduje ya Rantsar da kwamishinonin Jim kadan bayan Kammala zaman majalisar…