Gwamnan Ondo Ya Dakatar Da Hadiminsa Kan Yunkurin Karbar Cin Hanci
Gwamnan Jihar Ondo Lucky Aiyedatiwa ya dakatar da mataimakinsa na musamman kan harkokin gandun daji a Jihar. Lucky Aiyedatiwa ya dakatar da hadimin nasa ne Adeboye Taofiq ne bisa zarginsa…
Karamin Ministan tsaro Bello Ya Bayyana Kokarin Da Suke Na Kawar Da ‘Yan Ta’adda A Doran Najeriya
Karamin Ministan tsaro Muhammad Bello Matawalle ya bayyana yadda za a kawo karshen ‘yan ta’addan da suka addabi yakin Arewa. Matawalle ya bayyana hakan ne a Jihar Sokoto, inda ya…
Shugaba Tinubu Ya Taya Zainab Bagudu Murnar Samun Shugabancin Kungiyar UICC
Shugaban kasa Bola Tinubu ya taya Dr. Zainab Shinkafi Bagudu murnar zamowa shugabar kungiyar UICC mai yaki da cutar Kasa ta duniya. Mai magana da yawun shugaban na musamman kan…
‘Yan Sanda Sun Kama Shugaban Al’umma Da Ke Kai’wa ‘Yan Bindiga Bayanai
Jami’an ‘yan sanda sun samu nasarar kama wani wani basarake mai shekaru 45 bisa zarginsa da taimakawa yan bindiga a Jihar Katsina. kakakin yan sandan jihar Abubakar Sadiq Aliyu ne…
Dubban ‘Yan Jam’iyyar NNPP A Kano Ne Suka Koma APC
Mataimakin shugaban majalisar dattawa na Kasa Sanata Barau I Jibrin Maliya ya sake karbar bakuncin dubban ‘yan jam’iyyar NNPP daga Jihar Kano da suka koma jam’iyyar APC. Sanata Barau ya…
NAHCON Ta Ce Ta Na Kokarin Ganin An Sassauta Kudin Aikin Hajjin 2025
Hukumar jindadin Alhazai taƘasa NAHCON ta bayyana cewa hukumar tana iya bakin kokarinta wajen ganin an rage kuɗin aikin Hajjin shekarar 2025 mai zuwa. Shugaban hukumar na Kasa Farfesa Abdullahi…
‘Yan Sanda A Katsina Sun Ceto Mutanen Da Aka Yi Yunkurin Garkuwa Da Su
Rundunar yan sandan Jihar Katsina ta samu nasarar kubtar da wasu mutane da ‘yan bindiga suka yi yunkurin yin garkuwa da su a wasu daga cikin ƙananan hukumomi biyu na…
Kotu Ta Tabbatar Da Abure A Matsayin Shugaban Jam’iyyar Labour Party
Babbar kotun tarayya da ke zama a Abuja ta tabbatar da Julius Abure a matsayin shugaban jam’iyyar Labour Party ta Kasa. A zaman yanke hukuncin da Kotun ta yi a…
Kwankwaso Ya Taya Gwamna Abba Kabir Murnar Samun Lambar Yabo Daga Kungiyar Malamai
Tsohon gwamnan Jihar Kano kuma jagoran jam’iyyar NNPP Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya mika sakon ta ya murnarsa ga gwamna Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf bisa samun lambar yabo da…
Majalisar Dattawa Ta Amince Da Nadin Abdullahi Pakistan A Matsayin Shugaban NAHCON
Majalisar Dattawan ta Kasa ta maince da naɗin Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan a matsayin sabon shugaban hukumar jindadin alhazai ta Kasa NAHCON. Majalisar ta amince da zaman nadin na shi…