Ka Da Ku Yi Abinda Zai Zubarwa Da Majalisar Dattawa Kima – Bokala Saraki
Tsohon shugaban majalisar dattawa Sanata Bukola Saraki ya gargadi shugaban majalisar dattawa na yanzu Sanata Godswill Akpabio da Sanata Natasha Akpoti kan iya bakinsu domin kare mutuncin Majalisar. Saraki ya…
‘Yan Sanda A Legas Sun Kama Mutanen Da Ke Aikata Fashi A Titunan Jihar
Rundunar ‘yan sandan Jihar Lages ta tabbatar da kama wasu mutane 35 da ake zargi da aikata fashi a titi a yankunan Ajah da Elemoro a Jihar. Mai magana da…
Gwamnatin Yobe Ta Raba Babura 200 Ga Ma’aikatan Ma’aikatar Aikin Gona Ta Jihar Don Bunkasa Harkokin Noma
Gwamnatin Jihar Yobe ta raba babura 200 ga Ma’aikatan Ma’aikatar aikin gona domin ci gaba da kara bunkasa harkokin noma a Jihar. Kwamishinan ma’aikatar gona da albarkatun kasa Ali Mustapha…
Ki Kauracewa Shiga Cikin Rikicin Da Ke Faruwa Tsakanina Da Akpabio – Natasha Ga – Ekaette Akpabio
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya Sanata Natasha Akpoti-Uduagha ta yi kira ga matar Shugaban Majalisar Dattawa Ekaette Akpabio da ka da ta shiga rikicin da ke faruwa tsakaninta da…
Gwamnan Ondo Ya Biyawa Daliban Makarantun Gwamnatin Jihar Kudin Jarabawar WASSCE
Gwamnan Jihar Ondo Lucky Aiyedatiwa ya amince da fitar da Naira miliyan 634 domin biyan kudin jarabawar WASSCE ta daliban Makarantun gwamnatin Jihar ta shekarar 2024 zuwa 2025. Kakakin gwamnan…
Sanata Shehu Sani Ya Bayyana Dalilin Komawar Shi Jam’iyyar APC
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya Sanata Shehu Sani ya bayyana cewa gwamnan Jihar Sanata Uba Sani ya taka muhimmiyar rawa akan dawowarsa jam’iyyar APC. Tsohon Sanatan ya bayyana…
Kasar Saudiyya Ta Bai’wa Wasu Jihohin Najeriya Tan Na Dabino Sama Da 1,000
Ofishin Jakadancin Kasar Saudiyya a Najeriya ya bai’wa Gwamantin Jihar Kano da wasu Jihohin Arewacin Kasar nan kadan 1,250 na Dabino. Kasar ta Saudiyya ta bayar da tallafin ne domin…
‘Yan Bindiga Sun Saki Tsohon Shugaban NYSC Maharazu Tsiga
Tsohon shugaban hukumar masu yiwa Kasa Hidima ta NYSC Janar Maharazu Tsiga mai ritaya ya shaki iskar ‘yanci daga hannun ‘yan bindigan da suka yi garkuwa dashi a Jihar Katsina…
Hukumar Yaki Da Rashawa Ta Kano Ta Kama Shugaban Karamar Hukumar Kiru Da Aikata Almundahana
Hukumar karbar korafe korafen jama’a da yaki da cin hanci da rashawa ta Jihar Kano ta kama shugaban Karamar hukumar Kiru Abdullahi Muhammad bisa zarginsa da sayar da wani fili…
Babu Kamshin Gaskiya A Zargin Lalata Da Natasha Ta Yiwa Mai Gidana – Ekaette Akpabio
Matar Shugaban Majalisar Dattawa Sanata Godswill Akpabio, Ekaette Akpabio, ta yi barazanar daukar matakin shari’a da Sanata Natasha Akpoti da ta zargi mijinta da yunkurin yin lalata da ita. Matar…
