Kwastam Ta Mika Makaman Da Ta Kama A Legas Ga Ofishin Mashawarcin Shugaban Kasa Kan Tsaro
Hukumar hana fasa kwauri a Najeriya kwastam ta mika bindigu 1,599 da kunshin harsashi 2,298 ga ofishin mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan sha’anin tsaron ƙasa. Jami’an sun kama…
Ɓagas – Yadda Aka Ɗaura Auren Wata Budurwa Kan Sadaki Naira 1,000 A Kano
Al’amarin ya faru a ranar Asabar a unguwar Tudun Yola a Kano. Yayin da mu ka zanta da matashin angon ya shaidawa Matashiya TV cewar, amaryar tasa ta yi alƙawarin…
Aikin Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ka’ida Ba Shi Ne Ya Ke Janyo Gujewa Zuwa Makaranta A Jihar Filato – Gwamna Mutfwang
Gwamnan jihar Filato Caleb Mutfwang ya koka da yawan haƙar ma’adanai ba bisa ka’ida ba a jihar, in da ya ce hakan ya na shafar ƙin shiga makaranta. Mutfwang ya…
Bai Kamata Gwamnatin Tarayya Ta Dinga Iƙirarin Cewa Macizai Da Birrai Su Na Haɗiye Kuɗaɗen Al’umma Ba – Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya gargaɗi gwamnatin tarayya da cewa, ikirarin cewa dabbobi kamar macizai da birrai su na haɗiye kuɗaɗen al’umma Sam ba abun lamunta ba…
UNICEF Ta Buƙaci Gwamnatin Kano Da Ta Ruɓanya Ƙoƙarinta Wajen Yaƙi Da Cutar Shan-inna
Asusun tallafawa yara na UNICEF ya yi kira ga gwamnatin jihar Kano, da ta haɓaka ƙoƙarinta a ɓangaren yaƙi da cutar shan-inna ta hanyar tsawaita bayar da rigakafi. Babban wakilin…
Rundunar Sojin Ruwan Najeriya Ta Kama Wasu Mutane Bisa Zargin Satar Ɗanyen Man Fetur A Akwa Ibom
Sojojin ruwa a Najeriya ƙarƙashin rundunar Operation Delta Sanity 2, sun samu nasarar kama wasu mutane tara da ake zargi da aikata laifin satar ɗanyen man fetur a jihar Akwa…
Za A Samu Yanayin Hazo Na Tsawon Kwanaki Uku A Faɗin Najeriya – NiMet
Hukumar hasashen yanayin sararin samaniya ta Najeriya (NiMet), ta yi hasashen samun yanayin hazo daga yau Lahadi zuwa ranar Talata a ɗaukacin faɗin Najeriya. Hasashen yanayin hukumar da aka bayyana…
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Naɗa Sabon Sakataren Gwamnatin Jihar
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa Umar Ibrahim a matsayin sabon sakataren gwamnatin jihar Kano, inda zai fara aiki daga ranar Litinin mai zuwa. Mai magana da yawun…
Muna Samun Nasara A Yaƙin Da Muke Yi Da Ƴan Ta’addah – Gwamna Dauda Lawal
Gwamnan jihar Zamfara Ahmad Dauda Lawal ya shaidawa bankin duniya cewa, gwamnatinsa ta na samun nasara akan ƴan ta’addan da su ka addabi jihar. Gwamnan ya bayyana hakan ne, yayin…
Gwamnatin Tarayya Za Ta Sanya Shingayen Karɓar Haraji A Wasu Titunan Najeriya
Ministan ayyuka na Najeriya David Umahi ya bayyana cewa, gwamnatin tarayya ta na duba yiwuwar sanya shingayen karɓar haraji a wasu titunan Najeriya. Ministan ya bayyana hakan ne a jiya…
