Shugaba Tinubu Nada Sulaiman Hunkuyi Mukami
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya nada Sulaiman Othman Hunkuyi a matsayin wakilin Arewa maso Yammacin Kasar nan a Hukumar Ayyukan Majalisar Tarayyar Kasar NASC. Mai bai’wa shugaban Kasa Shawara kan…
Murar Tsuntsaye Ta Kashe Tsuntsaye 300 A Filato
Cutar murar tsuntsaye ta yi sanadiyyar mutuwar tsuntsaye 300 a jihar Filato. Babban jami’in kula da dabbobi na jihar Dakta Shase’et Sipak ne ya bayyana haka yau Laraba a Jos…
Za A Dawo Da Ƴan Najeriya 201 Baƙin Haure Zuwa Gida Daga Ƙasar Amurka
Kimanin ƴan Najeriya 201 ne a sansanin masu ƙaura zuwa ƙasashen waje su ke dakon a kwaso su zuwa gida Najeriya daga ƙasar Amurka, sakamakon sabuwar dokar tsarin baƙin haure…
Hukumar Shirya Jarabawar WAEC Ta Saki Sakamakon Jarabawar Ɗalibai Na Shekarar 2024
Hukumar shirya jarabawar kammala sikandire ta yammacin Afirka WAEC ta saki sakamakon jarabawar ɗalibai na shekarar 2024, na makarantu masu zaman kansu karo na biyu. Adadin ɗalibai 2,577 ne dai…
Yanzu Malamai Sun Koma Gogayya Da Ƴan Siyasa Wajen Neman Iko – Sule Lamido
Tsohon gwamnan jihar Jigawa Alhaji Sule Lamido ya bayyana damuwarsa game da yawan kutsen malamai cikin harkokin siyasa, inda ya ce yanzu malamai su na matuƙar kwaɗayin samun iko akan…
Gwamnatin Jihar Neja Za Ta Karya Farashin Kayan Abinci Ga Al’ummar Jihar Sakamakon Gabatowar Azumin Watan Ramadan
Gwamnatin jihar Neja ta sanar da ƙudurinta na raba manyan motocin kayan abinci guda 1,000 akan farashi mai sauƙi a ɗaukacin ƙananan hukumomin jihar 25, a matsayin tallafi ga al’ummar…
Matasa Kadara Ce Ga Nahiyar Afirka Ba Nauyi Ba – Goodluck Jonathan
Tsohon shugaban ƙasar Najeriya Goodluck Ebele Jonathan ya buƙaci shugabannin yankin nahiyar Afirka, da su ɗauki matasan yankin a matsayin kadara da za a iya dogaro da ita a fannoni…
Kamfanin Mai Na Ƙasa NNPCL Ya Musanta Iƙirarin Rashin Ingancin Man Da Ya Ke Samarwa
Kamfanin samar da man fetur na ƙasa NNPCL ya musanta wani iƙirari cikin wani hoto mai motsi da ya karaɗe shafukan sada zumunta, akan rashin ingancin man da su ke…
Gwamnatin Najeriya Za Ta Sake Ciyo Bashin Dala Miliyan 300 Daga Bankin Duniya
Gwamnatin Tarayya ta buƙaci bankin duniya da ya bata sabon bashin Dala miliyan 300, dan bunƙasa ɓangaren kula da harkar lafiya a Najeriya. Sanarwar da aka samo daga bankin na…
Sanata Shehu Sani Tare Da Wasu Jiga-Jigai Sun Sauya Sheƙa Zuwa Jam’iyyar APC A Kaduna
Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya karɓi Sanata Uba Sani tare da wasu jiga-jigan ƴan siyasa a jihar, zuwa jam’iyya mai mulkin Najeriya ta APC. Uba Sani ya kuma tabbatarwa…
