Buhari ya sauka a Kano yanzunnan Ko zai ɗaga Hannun Ganduje a Kano?
Shugaba Muhammadu Buhari ya sauka a jihar kano inda yake yaƙin neman zaɓensa a yau,
Mai Tsage Gaskiya Komai Ɗacinta
Shugaba Muhammadu Buhari ya sauka a jihar kano inda yake yaƙin neman zaɓensa a yau,
A ranar litinin ne kotun kula da da’ar ma’aikata CCT ta dage zaman sauraren tuhumar babban mai sharia’ar Najeriya, Walter Onnonghen da ya kamata a fara sauraro yau Litini zuwa…
Ma’aikatar kiwon Lafiya ta duniya (WHO) ta kira ga mutanen kasar nan da su rika motsa jiki a koda da yaushe, cewa rashin hakan na sa a kamu da cututtuka.…
Daga Ahmad Hysam Ƙungiyar Tarayyar Turai da ma sauran ƙasashe mambobinta, sun ce lura da ƙuri’ar da ƴan majalisar Birtaniya suka kaɗa da ke yin watsi da yarjejeniyar da Theresa…
Jaruma Rahama Sadau ta yi bikin kammala karatun Digiri wanda ta yi a jami’ar Eastern Mediterranean ,da ke ƙasar Cyprus. Jarumar wadda ta ɗauki hotuna zafafa ta kuma saka a…
Mahaifin tsohon Gwamnan Kano kuma hakimin Madobi Alhaji Musa Saleh Kwankwaso ya nuna Gmwannan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje a matsayin wanda ya cancanta a zaɓa a zaben 2019 kamar…
Wani Lauya a jihar Kano Barista Ma’aruf Yakasai ya bayyana cewar ba dai-dai bane ƙauracewa kotu don sauke alƙalin-alƙalai ba. yayin taron manema labarai da ya yi a Kano ya…
Majalisar wakilai a Najeriya ta tsayar da naira 30.000 a matsayin mafi ƙarancin albashi. A kwanakin baya ne kuma shugaba Muhammadu Buhari ya rattaɓa hannu kan yarjejeniyar da aka cimma…
Majalisar dattawan ƙasarnan sun dakatar da zaman da za tayi a kan sauke alƙalin alƙalai na ƙasar nan. Hakan ya biyo bayan sanarwar da kakakikin majalisar ya fitar a yau…
Ƙungiyar Ɗaliban Najeriya reshen jihar Ogun sun gudanar da zanga zanga ta nuna ƙin amincewa da tuɓe alƙalin-alƙalai na ƙasar Najeriya. Ɗaliban waɗanda suka nuna ƙin amincewarsu ta hanyar rubutu…