Jami’an Soji Sun Samu Nasarar Hallaka ‘Yan Ta’adda Sama Da 80 A Sassan Kasar
Helkwatar tsaro a Najeriya ta ce ta samu nasarar hallaka yan ta’adda 82 tare da kama wasu masu aikata laifi 198. Sannan helkwatar ta kuma kubutar da mutane 93 da…
A Lokacin Mulkin Babangida Najeriya Ta Samu Ci Gaba A Fannoni Daban-daban – Peter Obi
Dan takarar shugaban Kasa a Jam’iyyar Labour Party Peter Obi, ya jinjinawa Janar Badamasi Badamasi bisa namijin kokarin da yayi na farfado da tattalin arzikin Najeriya a zamanin mulkinsa. Obi…
Gwamnatin Kebbi Za Ta Aurar Da Zauwara 300 A Jihar
Gwamnatin Jihar Kebbi ta tabbatar da shirin ta na aurar da zawarawa 300 a Jihar. Kwamishinan yada labarai da al’adu na Jihar Alhaji Yakubu Ahmad BK ne ya tabbatar da…
Majalisar Wakilai Ta Ki Amincewa Da Bukatar Kirkiro Sabbin JIhohi A Kasar
Majalisar Wakilan Najeriya ta hannun kwamitin gyaran kundin tsarin mulkin Kasa na shekarar 1999 yaki amincewa da batun kirkiro da sabbin Jihohi 31 a Kasar. Shugaban kwamitin kuma mataimakin kakakin…
Kotu A Legas Ta Sake Kwace Kudade Da Kadarorin Emefiele Da Ya Mallaka
Babbar Kotun Tarayya da ke zaman ta a Jihar Legas ta bayar da umarnin karbe dala miliyan 4.7, da Naira miliyan 830, da wasu kadarori masu yawa da ke da…
Na Yi Nadamar Soke Zaben Shugaban Kasa Na 1993 – Babangida
Tsohon shugaban Najeriya a mulkin Soji Janar Ibrahim Badamasi Babangida, ya bayyana cewa yayi dana sanin rushe zaben shugaban Kasa na ranar 12 ga watan Yunin 1993. Babangida ya bayyana…
Shugaba Tinubu Nada Sulaiman Hunkuyi Mukami
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya nada Sulaiman Othman Hunkuyi a matsayin wakilin Arewa maso Yammacin Kasar nan a Hukumar Ayyukan Majalisar Tarayyar Kasar NASC. Mai bai’wa shugaban Kasa Shawara kan…
Murar Tsuntsaye Ta Kashe Tsuntsaye 300 A Filato
Cutar murar tsuntsaye ta yi sanadiyyar mutuwar tsuntsaye 300 a jihar Filato. Babban jami’in kula da dabbobi na jihar Dakta Shase’et Sipak ne ya bayyana haka yau Laraba a Jos…
Za A Dawo Da Ƴan Najeriya 201 Baƙin Haure Zuwa Gida Daga Ƙasar Amurka
Kimanin ƴan Najeriya 201 ne a sansanin masu ƙaura zuwa ƙasashen waje su ke dakon a kwaso su zuwa gida Najeriya daga ƙasar Amurka, sakamakon sabuwar dokar tsarin baƙin haure…
Hukumar Shirya Jarabawar WAEC Ta Saki Sakamakon Jarabawar Ɗalibai Na Shekarar 2024
Hukumar shirya jarabawar kammala sikandire ta yammacin Afirka WAEC ta saki sakamakon jarabawar ɗalibai na shekarar 2024, na makarantu masu zaman kansu karo na biyu. Adadin ɗalibai 2,577 ne dai…
