Gwamnatin Kano Ta Yi Maraba Da Hukuncin Daukaka Kara Kan Shari’ar Masarautar Kano
Gwamnatin jihar Kano ta nuna jindadinta da hukuncin da kotun daukaka kara da ke Abuja ta yi na shari’ar masarautar Kano da ta shafi Sarki Muhammadu Sanusi II. Babban layin…
Jami’an Soji Sun Hallaka Fiye Da ‘Yan Ta’adda 100 A Cikin Mako Guda
Hedkwatar tsaro ta kasa ta bayyana cewa a cikin makon da ya gabata jami’an rundunar soji sun hallaka ‘yan ta’adda da dama tare da kwato makamai a sassa daban-daban na…
Gwamnan Akwa-Ibom Ya Dakatar Da Dukkan Kwamishinoninsa
Gwamnan Jihar Akwa Ibom Umo Eno ya dakatar dukkan Kwamishinoninsa. Gwamnan ya kori kwamishinonin nasa ne a jiya Juma’a a wani taro da ya gudanar, ya bayyana cewa ya sauke…
EFCC Ta Kama Mutane Sama Da 100 Da Ke Aikata Damfara Ta Kafar Yanar Gizo A Abuja
Hukumar Yaki da masu yiwa Tattalin Arzikin Ƙasa zagon Kasa ta EFCC ta kama wasu mutane 105 ciki harda ’yan Kasar China huɗu da ake zarginsu da aikata damfara ta…
Tsohon Kwamishina A Kano Ya Sauya Sheka Daga Jam’iyyarsa Ta NNPP Zuwa APC
Tsohon Kwamishinan ma’aikatar raya karkara na Kano Abbas Sani Abbas ya sauya sheka daga jam’iyyarsa ta NNPP zuwa Jam’iyyar APC. Abbas ya sauya sheka daga jam’iyyar tasa ta NNPP ne…
INEC Za Ta Kashe Sama Da biliyan 100 Wajen Gudanar Da Harkokin Hukumar A 2025
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Kasa INEC ta yi kira da a fitar mata da naira biliyan 126 a matsayin kudaden da za ta yi amfani da su a…
Rundunar ‘Yan Sandan Borno Ta Tabbatar Da Mutuwar Jami’anta Biyu Da Mayakan Boko-Haram Suka Hallaka
Rundunar yan sanda a jihar Borno ta tabbatar da mutuwar jami’an ta biyu yayin da mayakan Boko Haram su ka kai musu hari. Mayakan sun kai hari ofishin yan sandan…
Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kasa Za Ta Dauki Mataki Akan Harin Da Boko-haram Ta Kai’wa Jami’an A Borno
Babban sufeton yan sandan Najeriya Kayode Egbetokun ya buƙaci da a gaggauta ɗaukar mataki kan harin da mayakan Boko Haram su ka kai wa jami’an a jihar Borno. Hakan na…
Gwamnatin Borno Ta Yi Allah-Wadai Da Hallaka Jami’an Soji Shida A Jihar
Gwamnan jihar Borno Babaga Zulum.ya yi ala wadai a harin da mayakan ISWAP su ka kai wa jami’an soji a jihar An kai harin a ranar 4 ga watan Janairu…
Amurka Ta Dawowa Da Najeriya Wasu Kudade Da Tsohuwar Ministar Man Fetur Ta Boye A Kasar
Kasar Amurka ta dawowa da Najeriya dala miliyan 52.88 daga dukiyoyin Galactica da aka boye a Kasar. Kasar ta Amurka ta dawowa da Najeriya kudin ne bayan ta kwato daga…