Za Mu Sake Karɓe Kujerun Gwamnoni A Zaɓen 2027 – PDP
Jam’iyyar PDP a Najeriya ta ce a zaɓen da za a yi na shekarar 2027 za ta lashe ƙarin kujerun gwamna a ƙasar. Kwamitin gudanarwar na jam’iyyar ne su ka…
Sojoji Za Su Fara Ƙera Makamai A Najeriya
Helkwatar tsaro a Najeriya ta ce ta na duba yiwuwar samar da bangaren hada makamai na gida a ƙasar. Babban hafsan tsaro a Najeriya Janar Christopher Musa ne ya bayyana…
Dattawan Arewa Sun Buƙaci A Dakatar Da Ƙudirin Sauya Fasalin Haraji
Kungiyar dattawan arewa ta sake kira ga gwamnatin tarayyar Najeriya da ta janye kudirin sauya fasalin dokar haraji. Karo na biyu kenan da kungiyar dttawan ta yi wannan kira tun…
Ƴan Bindiga Sun Hallaka Shugaban Miyetti Allah Na Katsina
Wasu yan bindiga sun hallaka hugaban kungiyar Miyetti Allah a jihar Katsina. Sannan sun tafi da matansa dayarsa. An hallaka Alhaji Amadu Surajo da wasu mutane uku sannan su ka…
Za A Samu Daukewar Lantarki A Wasu Daga Cikin Sassan Abuja
Kamfanin rarraba hasken wutar Lantarki a Birnin tarayya Abuja ya bayyana cewa za a samu rashin wutar lantarki na kimanin mako biyu a wasu daga cikin sassan birnin daga ranar…
Ina Goyan Bayan Dukkan Tsare-tsaren Tinubu – Dogara
Tsohon shugaban Majalisar wakilai Yakubu Dogara ya yaba da salon yadda shugaban Kasa Bola Tinubu ke tafiyar da salon mulkinsa. Acewar Dogara yana goyan bayan dukkan tsare-tsaren Tinubu da ya…
Bamu Yiwa Goodluck Janathan Tayin Tsayawa Takara A 2027 Ba -PDP
Jam’iyyar PDP ta Kasa ta musanta batun da ke yawo cewa tana neman hadin kan tsohon shugaban Kasa Goodluck Jonathan, don yi mata takarar shugaban Kasa, a kakar zaben shekarar…
Zulum Ya Bayar Da Umarnin Biyan Ma’aikatan Jihar Albashin Watan Disamba
Gwamnan Jihar Borno Babagana Umara Zulum ya bayar da umarnin fara biyan ma’aikatan Jihar Albashin watan Disamban da muke ciki. Gwamnan ya ce bai’wa ma’aikatan albashin hakan zai taimaka musu…
Gwamna Uba Sani Ya Nada Mai Bashi Shawara Kan Kananan Hukumomi
Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani ya nada bai bashi shawara kan harkokin Kananan hukumomin Jihar. Gwamnan ya nada Kabiru Yakubu Jarimi ne a matsayin wanda ya kasance tsohon shugaban…
A 2027 APC Ce Za Ta Samu Nasara A Zaben Gwamnan Jihar Rivers – Ganduje
Shugaban Jam’iyyar APC na Kasa Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya sha alwashin cewa Jam’iyyarsu ta APC za ta kwace mulkin Jihar Rivers daga hannun Jam’iyya mai mulki ta PDP a…