Gwamnatin Jihar Sokoto Za Ta Kara Yawan Guraren Ciyar Da Mabukata A Watan Azumin Ramadan
Gwamnan Jihar Sokoto Ahmad Aliyu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta fadada shirin ciyarwa da ta ke yi a watan Azumin Ramadan da ke Tafe, don ciyar da mabukata a…
Gaza Yanki Ne Na Kasar Falasdinu Bai Kamata A Dinga Cinikayyar Siyasa Da Ita Ba – China
Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen ƙasar Sin Guo Jiakun ya sake jaddada matsayar ƙasar akan rikicin yankin Falasɗinu, inda ya bayyana cewa Gaza yanki ne na ƙasar Falasdinu…
Hukumar Bunkasa Harkokin Noma Da Kiwo A Bauchi Ta Horas Da Mata Akalla 200 Kiwon Kifi A Jihar
Kimanin mata 200 ne su ka amfana daga horon sana’ar kiwon kifi, karkashin shirin hukumar bunkasa harkokin noma da kiwo na gwamnatin Jihar Bauchi. Hukumar ta shirya bayar da horon…
Najeriya Ba Za Ta Taba Cimma Ci Gaban Da Ke So Ba Matukar Ta Ci Gaba Da Shigo Da Kayayyaki Daga Ketare
Tsohon gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari ya bayyana cewa, Najeriya ba za ta taɓa cimma gamsashshen ci gaban tattalin arziki ba matukar ta ci gaba da dogara akan shigo…
Jami’an ‘Yan Sanda A Edo Sun Kubtar Da Basaraken Da ‘Yan Bindiga Suka Sace A Jihar
Rundunar ‘yan sandan Jihar Edo ta ce jami’anta sun kubtar da wani basarake da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da shi. A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun…
Gwamnatin Borno Ta Horas Da Malaman Makaranta Sama Da 1,000 Dan Bunkasa Fannin Ilimi A Jihar
Gwamnatin jihar Borno ta yaye sabbin malamai 1,181 a karkashin shirinta na horar da malamai, don bunkasa tsarin koyo da koyarwa da ingantuwar ilimi a jihar. Bikin yaye malaman ya…
Hedkwatar Tsaro Ta Bayyana Irin Nasarorin Da Jami’an Soji Suka Samu A Sassan Kasar A Mako Guda
Hedkwatar tsaro ta kasa ta bayyana cewa jami’an soji sun hallaka wasu ‘yan ta’adda 27, tare da kama 62 a wasu hare-hare da suka kaddamar kan ‘yan ta addan a…
Jami’an Sojin Najeriya Sun Hallaka Wasu Manyan ‘Yan Ta’adda Biyu Da Yaransu A Zamfara
Babban hafsan tsaro na Najeriya Christopher Musa ya tabbatar da kashe wasu jagororin yan ta’adda wato Kachalla Gwammade da Kachalla Shehu da yaransu hudu, dukkanninsu a jihar Zamfara. Ya bayyana…
Lakurawa Sun Hallaka Mutum Guda Tare Da Jikkata Mutane A Kebbi
Wasu ‘yan ta’addan Lakurawa sun hallaka mutum guda tare da jikkata wasu Shida a yankin Gulma da ke Karamar Hukumar Argungun ta Jihar Kebbi. Lakurawan sun yi aika-aikar ne da…
Rundunar ‘Yan Sanda A Sokoto Ta Ce An Yi Garkuwa Da Masallata A Jihar
Rundunar ‘yan sandan Jihar Sokoto ta tabbatar da yin garkuwa da wasu masallata da ke sallah a wani masallaci da ke Unguwar Bushe a Karamar hukumar Sabon Birni a Jihar.…
