Trump Ya Soke Dokar Yiwa Baki Da Aka Haifa Rijistar Zama ‘Yan Kasa
Sabon shugaban kasar Amuruka Donald Trump ya sanya hannu kan dokar haramta yi wa baki da aka haifa rijirtar zama yan kasa. Trump ya saka hannun ne bayan rantsar da…
Gwamnatin Tarayya Ta Sake Bayar Da Kwangilar Aikin Titin Abuja Zuwa Kaduna
Gwamnatin Najeriya ta sake bayar da kwangilar aikin titin Abuja zuwa Kaduna zuwa Zaria har Kano. Ministan ayyuka a ƙasar David Umahi ne ya bayyana wanda ya ce za a…
Gwamnatin Neja Ta Nesanta Kanta Da Wani Shafi Da Aka Bude Na Bai’wa Matasa Tallafi
Gwamnatin Jihar Neja ta musanta jita-jitar da ke yawo cewa ta bude wani shafi da mutane ka iya shiga su yi rijista don samun tallafi ga matasa da manoma a…
Batagari Sun Lalata Layin Wutar Lantarki Da Ke Bai’wa Wasu Sassan Abuja
Hukumar rarraba hasken wutar lantarki ta Kasa ta bayyana cewa wasu batagari sun sace tare da lalata layin da ke samar da wutar lantarki a wasu daga cikin sassan birnin…
Jam’iyyar LP Ta Kasa Ta Musanta Zargin Sauya Shekar Gwamna Alex Otti Daga Jam’iyyar Zuwa APC
Jam’iyyar Labour Party na Kasa ta musanta Jita-jitar da ke cewa gwamnan Jihar Abia Alex Otti zai sauya sheka daga jam’iyyar zuwa jam’iyyar APC. Sakataren yada labaran jam’iyyar na Kasa…
Wasu Masu Damfarar Yanar Gizo Sun Hallaka Jami’in EFCC A Anambra
Wasu masu damfara ta kafar yanar gizo sun hallaka wani jami’in hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin Kasa zagon Kasa ta EFCC tare da jikkata abokin aikinsa a Jihar…
Ndume Ya Ce Akwai Bukatar Sake Yin Nazari A Sabuwar Dokar Harajin Kasar
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu sanata Ali Ndume ya bayyana cewa nazarin da gwamnonin Kasar nan suka yi akan kudurin dokar haraji abu ne mai kyau matuka. Ndume ya…
Kwamishina A Kano Ya Mayarwa Da Gwamnatin Jihar Sauran Kudaden Aiki Da Aka Bashi
Kwamishinan Kananan Hukumomi da masarautu na Kano Alhaji Tajo Othman ya ce ya mayarwa da gwamnatin kano rarar naira miliyan 100 sakamakon yawan da kudin suka yi, wajen sayan kayan…
Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Lokacin Fara Biyan Kananan Hukumomi Kudadensu Kai Tsaye
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa daga watan nan na Janairu 2025 za ta fara turawa Kananan hukumomin Kasar kudade kai Tsaye. Hadimin shugaba Tinubu na musamman kan yada labarai Sunday…
Nan Da Wata 14 Za A Kammala Tintin Abuja Zuwa Kano – Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce za a kammala aikin titin Kano zuwa Kaduna zuwa Abuja cikin watanni 14 masu zuwa. Ministan yaɗa labarai da wayar da kai Mohammed Idris ne…