Shugaba Tinubu Ya Nuna Alhininsa Bisa Rasuwar Shugaban Kungiyar Yarbawa Ta Afenifere
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya mika sakon ta’aziyyarsa bisa rayuwar shugaban kungiyar Yarbawa ta Afenifere Ayodele Adebanjo. Shugaba Tinubu ya aike da sakon ta’aziyyar ne ta cikin wata sanarwa da…
Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Zargin Da Ake Yiwa Wasu ‘Yan Majalisar Wakilan Kasar Na Neman Cin Hanci A Hannunn Tigran Gambaryam
Gwamnatin Tarayya ta mayar da martani ga kalaman shugaban sashin kula da laifukan da su ka shafi kuɗi na a babbar kasuwar hada-hadar kuɗaɗen yanar gizo ta Binance wato Tigran…
Gwamnatin Tarayya Za Ta Samar Da Jami’an Tsaron Masu Kula Da Layukan Wutar Lantarkin Kasar
Gwamnatin tarayya ta bayyana kudurin kafa rundunar tsaro ta musamman da za ta yi aikin tsare cibiyoyi da layukan samar da wutar lantarki Kasar, domin kawo karshen masu satar kayan…
Ofishin Jakadancin Canada A Najeriya Ya Ce Ba Zai Ce Komai Ba Game Da Hana Janar Christopher Musa Shiga Kasar Ba
Ofishin jakadancin Kasar Canada a Najeriya ya bayyana cewa ba zai ce uffan ba akan dalilin da ya sanya aka hana hafsan tsaron Kasar nan Janar Christopher Musa da wasu…
Kashim Shettima Ya Ce Shirin ASSEP Zai Taimaka Matuka Wajen Sauya Fasalin Yankin Arewa Maso Gabashin Najeriya
Mataimakin shugaban kasa Sanata Kashim Shettima ya jinjinawa hukumar Raya Yankin Arewa maso Gabas NEDC bisa saka hannun jari a fannin ilimi domin fitar da yankin daga kangin talauci. Shettima…
Gwamnatin Bauchi Za Ta Kara Kulla Alaka Da Hukumomin Tsaro A Jihar Don Samar Da Zaman Lafiya
Gwamnan Jihar Bauchi Bala Mohammed ya jaddada aniyar gwamnatinsa na ci gaba da hadin gwiwa da hukumomin tsaro a Jihar, don ganin an samu tabbataccen zaman lafiya a fadin Jihar.…
NCDC Ta Ce Zazzabin Lassa Ya Hallaka Mutane 70 Cikin Wata Guda
Hukumar daƙile cutuka masu yaduwa a Najeriya NCDC ta ce zazzabin lassa ya halaka mutane 70 cikin wata guda. Hukumar ta tabbatar da mutane 358 da sh ka kamu da…
Hukumar Hisba A Kano Ta Bukaci Masu Aikata Laifuka Da Su Tuba Su Koma Ga Allah
Sakamakon gabatowar watan azumi hukumar Hisbah ta bukaci masu aikata laifuka da su ka sabawa shari’ar musulunci da su tuba tare da komawa ga Allah. Mataimakin babban kwamandan hukumar Sheik…
Gwamnonin Kudu Maso Yammacin Najeriya Za Su Yi Aikin Hadin Gwiwa Don Yakar ‘Yan ISWAP
Gamayyar gwamnonin Kudu maso yammacin Najeriya na shirin yin aikin hadin gwiwa da nufin yakar mayakan ISWAP. Kungiyar gwamnonin za su dakile yukurin kafa sansanin mayakan ISWAP a shiyyarsu Gwamnonin…
Kamfanin MTN Ya Bai’wa ‘Yan Najeriya Hakuri Bisa Karin Kudin Kira Da Na Data Da Yayi
Sakamakon karin kudin kiran waya, data da aika sakonni kamfanin sadarwa na MTN ya bai wa ƴan Najeriya haƙuri bisa karin da ya aiwatar. Kamfanin MTN ya yi karin kuɗin…
