Babu Gudu Babu Ja Da Baya A Yunkurin Da Muke Na Kama Yahya Bello – EFCC
Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta bayyana cewa a shirye ta ke wajen fuskantar tsohon gwamnan Jihar Kogi Bello Yahaya a gaban kotu. Mai…
Yahya Bello Ya Nemi Daukin Tinubu Da Ya Shiga Tsakaninsa Da EFCC
Tsohon gwamnan jigar Kogi Yahaya Bello ya yi kira ga shugaban ƙasa Bola Tinubu da ya shiga tsakani a rikicinsa da hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon…
Gwamnatin Katsina Ta Haramtawa Manoma Yin Noma Akan Hanyoyin Da Ake Yin Kiwo A Jihar
Gwamnatin Jihar Katsina ta tabbatar da cewa ta haramta yin noma akan hanyoyin shanu da filayen kiwo na Jihar daga karshen daminar nan ta bana. Sakataren gwamnatin jiha Alhaji Abdullahi…
Za Mu Fitar Da Hujjojin Zargin Hannun Matawalle A Ta’addanci
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal Dare ya ce shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu da mashaawarcinsa kan sha’anin tsaron ƙasa na da masaniya kan zargin tsohon gwamnan kuma ƙaramin ministan tsaro…
Tinubu Zai Yi Tankaɗe Da Rairaya Cikin Ministocinsa
Fadar shugaban Najeriya ta ce za a yi sauye sauye a mukaman da shugaban ya bai wa masu dafa masa sha’anin mulkin ƙasar. Da alama dai za a tantance kokarin…
Hukumar NDLEA Ta Kama Mai Safarar Miyagun Kwayoyi A Najeriya
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Kasa NDLEA ta bayyana cewa ta samu nasarar kama wani mutum dauke da hodar iblis mai nauyin kilogiram 19.4 wadda kudin ta…
NDLEA Ta Kama Lalatattun Kayan Abinci Da Magunguna
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Kasa NDLEA ta tabbatar da kai samame wasu daga cikin kasuwannin Maiduguri domin bincike akan abinci da magani da ake sayarwa a…
Sanata Aisha Binani Ta Kai Tallafi Ga Al’ummar Da Ambaliya Ta Shafa A Maiduguri
‘Yar takarar gwamna a karkashin jam’iyyar APC a Jihar Adamawa Sanata Aisha Dahiru Ahmad Binani ta bayar da tallafin Naira miliyan 50 ga waɗanda ambaliyar ruwa ta shafa a garin…
Mutane Hudu Sun Mutu A Hadarin Kwale-kwale A Borno
Rundunar ‘yan sanda Jihar Borno ta tabbatar da mutuwar kimanin mutane hudu bisa kifewar jirgin kwalekwale da aka samu a cikin Karamar Hukumar Dikwa ta Jihar. Mai magana da yawun…
Matawalle Ya Soki Gwamnan Zamfara Bisa Zarge-zargen Da Ya Ke Yi Masa Nayin Badakala A Lokacin Mulkinsa
Karamin Ministan tsaro kuma tsohon gwamnan Jihar Zamfara Muhammad Bello Matawalle Bello Matawalle ya bayyana cewa ya taimaki gwamnan Jihar Zamfara mai ci Dauda Lawal Dare a lokacin da hukumar…